Thursday, March 5
Shadow

Zanga-zangar karancin man fetur ta barke a Abuja

Ranar litinin, ‘yan Najeriya sun fara zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan karancin man fetur a Abuja.

Kungiyar Coalition of Concerned Civil Society Organizations of Nigeria ce ta shirya zanga-zangar dan jawo hankalin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan ya magance matsalar karancin man fetur data kunno kai.

Shugaban kungiyar, Comrade Aminu Abbas y dora alhakin karancin man fetur din akan shugaban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari.

Karanta Wannan  Matsin Tattalin Arziki yayi yawa, 'Yan Najeriya ba zasu iya biya ba>>Majalisar Tarayya tacewa Ministan sadarwa maza a dakatar da karin kudin kiran waya da ake shirin yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *