Friday, February 13
Shadow

Zanga-zangar karancin man fetur ta barke a Abuja

Ranar litinin, ‘yan Najeriya sun fara zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan karancin man fetur a Abuja.

Kungiyar Coalition of Concerned Civil Society Organizations of Nigeria ce ta shirya zanga-zangar dan jawo hankalin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan ya magance matsalar karancin man fetur data kunno kai.

Shugaban kungiyar, Comrade Aminu Abbas y dora alhakin karancin man fetur din akan shugaban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaban NNPLC ya koma bakin aiki yayin da ake rade-radin an koreshi saboda zargin yana munafurtar shugaban kasa yana taimakawa 'yan Adawa watau su Atiku Abubakar, saidai wata majiya tace Matar shugaban kasa, Remi Tinubu ce ta hana a koreshi daga aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *