Wednesday, April 8
Shadow

‘Yan Bindiga sun kai hari Anka sun yi Gàrkùwà da mata 9

Rahotanni sun bayyana cewa, ‘yan Bindiga a jihar Zamfara sun kai hari unguwar Galadanci a garin Anka kusa da fadar sarkin garin inda suka yi garkuwa da mutane 9 duka mata.

Rahoton yace kusan kullun sai an kai irin wannan harin garin.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Na fasa ziyarar da na yi niyyar kaiwa jihar Ogun, saboda abinda ya faru a jihar Filato>>Inji Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *