Friday, December 5
Shadow

Duk rintsi muna tare da Kashim Shettima>>Rahama Sadau bayan dambarwar data faru inda Ganduje ya kira sunan shugaba Tinubu ba tare da kiran sunan Kashim Shettima ba

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa, duk rintsi suna tare da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.

Ta bayyana hakanne a shafinta na sada zumunta.

Hakan na zuwane bayan da aka zargi shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da kiran sunan Tinubu ba tare da hadawa da Kashim Shettima ba a wajan yakin neman zabe.

Lamarin ya jawo hatsaniya wanda da kyar aka fitar da Gandujen daga wajan taron.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna: A yau ne dan gidan Wike zai fara aikin Lauya bayan kammala karatu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *