Wednesday, April 8
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sunan Dr. Bernard Mohammed zuwa Majalisa dan a tantanceshi a matsayin Minista

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.

Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.

Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mata da Miji na shan ruwan Allah wadai saboda yanda mijin yayiwa matarsa Bidiyo yana tambayarta ko ta taba aikata Alfasha da wani kamin ya aureta?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *