Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Baana ya fito ya kira sunan matar Rarara, Aishatulhumaira ya bata hakuri bayan da ta kaishi ofishin DSS

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraron fina-finan Hausa da Tiktok, Baana ya fito ya kira sunan matar Rarara, Aishatulhumaira ya bata hauri kan kalaman da yayi akanta.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa yanzu inda yace yana neman afuwar taurin kan da yawa iyayensa.

Yace abinda ya fada na cewa Rarara na kai matar tasa wajan manya suna kamata, ta yi hakuri yayi kuskure.

Hakan na zuwane bayan da A’ishatulhumaira ta kai karar Baana gaban DSS inda tace ya yi mata da mijinta Qazafi.

Kalli Bidiyon anan

https://www.tiktok.com/@danmutum.1/photo/7567679991098412309?_r=1&_t=ZS-9126mxkNnV3
Karanta Wannan  Da Duminsa: 'Yansanda sun kama Ma'aikacin hukumar kula da babban birnin teayya, Abuja, FCTA da ake zargin shine ya labartawa 'yan jarida maganar cewa Wike ya baiwa 'ya'yansa filaye masu yawa a Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *