Thursday, February 5
Shadow

Shekaru na basu kai ba, Na yi kankanta sosai ace an bani Mukamin Jakada>>Inji Sanata Shehu Sani

Sanata Shehu Sani daga jihar Kaduna ya bayyana cewa shekarun sa ba su kai ba, yayi kankanta sosai ace an nadashi jadakan Najeriya zuwa wata kasa.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda aka tambayeshi game da rahotan dake cewa shugaba Tinubu ya bayar da sunansa cikin wanda zai baiwa mukamin Jakadanci.

Sanata Shehu Sani yace har yanzu yana da ayyukan da zai wa Al’ummarsa a Kaduna Tukuna.

Karanta Wannan  Ji yanda aka kama wasu 'yan Najeriya na shirin shiga kasar Ingila da wani yaro da suka sata daga Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *