Friday, July 17
Shadow

Shekaru na basu kai ba, Na yi kankanta sosai ace an bani Mukamin Jakada>>Inji Sanata Shehu Sani

Sanata Shehu Sani daga jihar Kaduna ya bayyana cewa shekarun sa ba su kai ba, yayi kankanta sosai ace an nadashi jadakan Najeriya zuwa wata kasa.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda aka tambayeshi game da rahotan dake cewa shugaba Tinubu ya bayar da sunansa cikin wanda zai baiwa mukamin Jakadanci.

Sanata Shehu Sani yace har yanzu yana da ayyukan da zai wa Al’ummarsa a Kaduna Tukuna.

Karanta Wannan  Peter Obi: Sau daya kacal zan yi mulki idan aka zabeni shugaban kasa>>Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *