Monday, December 15
Shadow

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta yi magana kan dansandan da aka ga matasa na Dùqànsà saboda zargin yayi sàtà

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta yi magana kan dansandan da aka ga ana dukan sa akan titin Legas bisa zargin sata.

Me magana da yawun ‘yansandan jihar Legas, Abimbola Adebisi ne ya bayyana cewa suna bincike kan lamarin.

Bidiyon ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga dansandan jina-jina matasa na dukansa suna kiransa ds Barawo.

Karanta Wannan  Ango Da Amarya, Wato Rarara Da Aisha Humaira Da Shugaba Tinubu A Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *