Saturday, June 27
Shadow

Da Duminsa: Kotu ta bayar da belin tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige

Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin Tsohon Ministan kwadago, Chris Ngige.

Hakan na zuwane duk da kin amincewa da bayar da belin da EFCC ta yi.

Ana zargin Chris Ngige da bayar da kwagila wadda ta zarta naira Naira Biliyan 2 da bata kamata ba a karkashin sa lokacin yana minista.

Karanta Wannan  Ji yanda Wata matar aure ta mauje mijinta da itace ya sheke a jihar Yobe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *