Thursday, March 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan jam’iyyar APC daga jihar Katsina, Bashir ‘yandoma ya roki Gwamna Radda ya samar musu hular kwano

Dan jam’iyyar APC a jihar Katsina, Bashir ‘Yandoma ya roki Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya samar musu hulunan Kwano.

Yace dalili kuwa idan ba’a yi gyara ba, mutane zasu jefesu da duwatsu.

A baya dai an jefi ‘yan majalisa a jihohin Zamfara, Kaduna, da jihar Kebbi.

Karanta Wannan  Labari Me Dadi: Saboda karin kudin man fetur da NNPCL ta yi, Kungiyar 'yan kasuwar man fetur ta IPMAN tace zata shigo da mai me arha daga kasashen waje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *