Tuesday, February 3
Shadow

Kungiyar Matasan Arewa ta mikawa Ganduje Naira Miliyan 200 dan a sayawa shugaba Tinubu fom din sake tsayawa takara a 2027

Wata kungiyar matasan Arewa me suna Northern Nigeria Youth Forum ta mikawa Ganduje Naira Miliyan 200 wanda ta tara.

tace a yi amfani da kudin wajan sayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tikitin sake tsayawa takara a zaben 2027.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta hana tankokin dake dakon man fetur tuki da dare

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *