
Wannan wani dan Arewa ne da ya tafi kasar Rasha inda ya shiga aikin soja dan taya kasar Yaqi.
Saidai yayi rashin sa’ar rasa rayuwarsa a filin daga.
Badai a bayyana sunansa ba amma an ga cewa ya bar ‘ya’ya 3.
Mata 2 namiji daya kuma dukansu kananan yara ne