
Shugaban karamar hukumar Talatar Mafara jihar Zamfara, Hon Yahya Yari ya bayyana cewa, ya je kasar india.
Inda yace wallahi Jihar Zamfara ta fi babban birnin India, New Delhi tsafta.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai.

Shugaban karamar hukumar Talatar Mafara jihar Zamfara, Hon Yahya Yari ya bayyana cewa, ya je kasar india.
Inda yace wallahi Jihar Zamfara ta fi babban birnin India, New Delhi tsafta.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai.