
A yayin da a yau, Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ke amsa gayyatar da EFCC ke masa ya tafi ofishinsu.
Magoya bayansa sun fito suna zanga-zangar nuna goyon baya a gareshi inda suka taru a kofar ofishin EFCC.
Saidai an banka musu Barkonon tsohuwa inda aka ga suna ta rufe hancinsu.