
Wannan yanda wasu da ba’a san ko su wanene ba suka dauki makara da kaji a ciki suka kai ofishin wutar lantarki dake Egbu jihar Imo kenan.
Sun yi hakanne saboda rashin samun wuta duk da kudin wutar da suke biya.
Saidai tun bayan da suka yi hakan, ake basu wuta ba kakkautawa.