Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan Kaduna ya baiwa malaman Addinin Islama da suka taimaka masa yaci zabe kyautar Tsabar Naira Miliyan 10

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya baiwa Malaman Addinin Musulunci da suka taimaka masa yaci zabe a 2023 tsabar Naira Miliyan 10.

Sannan yace a rabawa musu shinkafa kowannensu.

Kwamishinan kananan Hukumomi na jihar, Sadiq Mamman Legas ne ya bayyana haka yayin da yake mika kyautar kudin.

Karanta Wannan  Muna rokon Abba da Kwankwaso suwa Allah kada su fita daga jam'iyyar NNPP su koma APC>>Inji Shugaba NNPP ma Kano, Hashim Dungurawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *