
Sanata Natasha Akpoti ta wallafa lambar wayarta domin mutanen mazabarta na Kogi Central idan suna son kiranta.
Da yawa dai sun jinjina mata saboda wannan lamarin.


Sanata Natasha Akpoti ta wallafa lambar wayarta domin mutanen mazabarta na Kogi Central idan suna son kiranta.
Da yawa dai sun jinjina mata saboda wannan lamarin.
