
Rahotanni sun bayyana cewa, bayan da kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga yin wa’azi, ya canja masallaci inda ya ci gaba da wa’azinsa.
An ga Sheikh Alkali Zaria yana martani me zafi inda yace duk jihar da aka hana wa’azi a cikinta, Allah ya tsine mata da mutanen cikinta.
Kalli Bidiyon a kasa: