
A Wannan Bidiyon na wasu tsaffin mutane da aka baiwa tallafin abincin Azumi na Gwamnatin tarayya sun nuna farin cikinsu.
An jisu suna cewa, shugaba Tinubu ya zarce a 2027.
Saidai da yawa sun yi Allah wadai da hakan inda suke cewa abinda aka baiwa tsaffin ba zai dade ba zai kare.