
Wannan wani dan siyasa ne da aka gani yana rabon Naira 200 a jihar Kebbi.
Lamarin ya dauki hankula inda wasu ke cewa, me Naira 200 zatawa mutane a wannan zamanin?

Wannan wani dan siyasa ne da aka gani yana rabon Naira 200 a jihar Kebbi.
Lamarin ya dauki hankula inda wasu ke cewa, me Naira 200 zatawa mutane a wannan zamanin?