Thursday, March 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Ni fa tsohon dan fashi da makami ne, Amma Jesus ya zo da mala’iku 7 tare dashi, yace ya yafe min Zunubaina sannan ya shiryeni>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Shahararren fasto dake yawan sukar Musulunci da musulmai, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, a baya shi tsohon dan fashi da makami ne.

Yace a shekarar 1980 sun taba zuwa suka yi fashi a wani banki a jos.

Yace amma Jesus ya sameshi da mala’iku 7 yace ya yafe masa zunubansa sannan kuma ya shiryeshi.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a kwanakin baya wadda ta dauki hankula sosai.

Karanta Wannan  Tun da na hau mulki cin hanci ya zama tarihi a Nijeriya - Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *