
Rahotanni sun bayyana cewa, Sabon Rikici ya kunno kai a fadar shugaban kasa tsakanin Sunday Dare da Daniel Bwala
Rahoton yace a baya masu ruwa da tsaki a fadar shugaban kasar sun yi kuti-kuti aka kori Ajuri Ngilale daga fadar.
Dalilin da yasa suka yi nasara shine dan shugaban kasar Seyi Tinubu ne ya kawoshi.
Amma Shi Daniel Bwala shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne da kansa ya kirashi ya ce ya zo ya masa aiki kuma akwai kyakkyawar fahimta a tsakaninsu.