
Dubban mutanene suka taru a wajan Zàngà-zàngàr da jam’iyyar ADC ta gudanar zuwa ofishin hukumar zabe me zaman kanta INEC.
INEC dai ta cire David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC na riko sannan ta cire Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam’iyyar.