
A yau, Talata ma, Hukumar ICPC sun sake gurfanar da tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kotu.
A yau ne kotu zata yanke shawarar ko zata bayar da belinsa ko kuwa a’a.

A yau, Talata ma, Hukumar ICPC sun sake gurfanar da tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kotu.
A yau ne kotu zata yanke shawarar ko zata bayar da belinsa ko kuwa a’a.