
Rahotanni daga Babbar kotun tarayya dake da zama a Kaduna sun bayyana cewa, Kotun ta bayar da belin malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Hakan na zuwane a yayin da yake fuskantar Tuhume-Tuhume 9 da gwamnatin tarayya take masa.
A baya dai babbar kotun jihar Kaduna ta bayar da hakuri inda tace magabar belin malam Nasiru sai ranar 21 ga watan Aprilu zata yi hukunci akai.