
Tauraron mawakin siyasa, Tijjani Gandu ya yi wakar Falle dayace a wajan babban taron jam’iyyar ADC dake Gudana a Abuja.
An ga yanda wakar ta kayatar da mutane sosai a wajan

Tauraron mawakin siyasa, Tijjani Gandu ya yi wakar Falle dayace a wajan babban taron jam’iyyar ADC dake Gudana a Abuja.
An ga yanda wakar ta kayatar da mutane sosai a wajan