Wata ‘yar Tiktok me suna Zainab ta bayyana cewa duk da tana Musulma, idan ta samu Me sonta Kirista, zata bishi.
Ta yi tambayar cewa shin akwai adalci a tsarin cewa Musulmi zai auri Kirista mace amma ita mace musulma ba zata iya auren Kirista namiji ba?.

