Wednesday, April 22
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Gwamnati ta Gurfanar da Sojojin da take zargi da yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki

Gwamnatin tarayya ta gurfanar da Sojojin da take zargi da yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu juyin mulki a babbar kotun tarayya dake Abuja.

A yaune dai aka fara sauraren karar tasu wadda Gwamnati ta shigar.

An ga yanda aka kawo su a motoci bisa rakiyar jami’an tsaro.

Karanta Wannan  Matar shugaban kasa,Remi Tinubu ta kashe Naira Miliyan Dari bakwai wajan yawon zuwa kasashen Duniya a cikin watanni 3 kacal

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *