
Matasan jam’iyyar ADC sun yi zanga-zanga a jihar Taraba inda suka je ofishin INEC.
Sun nemi cewa a cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.
Shugaban matasa na jam’iyyar ADC, Balarabe Rufa’i ne ya jagoranci tattakin.

Matasan jam’iyyar ADC sun yi zanga-zanga a jihar Taraba inda suka je ofishin INEC.
Sun nemi cewa a cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.
Shugaban matasa na jam’iyyar ADC, Balarabe Rufa’i ne ya jagoranci tattakin.