Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Shugaban Daliban Najeriya ya jinjinawa shugaba Tinubu saboda a cewarsa dalibai basu taba samun Gwamnatin data kula dasu irin ta Tinubu ba

Shugaban daliban Najeriya Olushola Oladoja ya jinjinawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda a cewarsa, dalibai basu taba samun kulawa irin ta lokacin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba.

Ya bayyana hakane a wata hira da yayi da manema labarai.

Yace a lokacin shugaba Tinubu ne aka baiwa dalibai bashi dan su yi karatu sannan a lokacin Tinubu ne aka nada ministan matasa wanda da gaske matashinne

Karanta Wannan  Ka dakatar da shirin shigo da kayan abinci daga kasar waje, saboda tabbas farashin kayan abinci zai yi sauki amma mu kuma kasuwancin mu zai lalace>>'Yan kasuwar Najeriya suka roki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *