
Shugaban kasar Kenya, William Ruto ya bayyana cewa, an masa fassara ba daidai bane kan maganar da yayi amma shi bice ‘yan Najeriya basu iya Turanci ba.
Yace yana kwatance ne cewa duk kasashen Afrika sun iya Turanci amma turancin Najeriya wani lokacin sai an fassara maka sannan zaka gane.