
Wasu Rahotanni sun rika yawo cewa, Fusatattun matasa sun bankawa gidan Nafiu Bala Gombe dake ikirarin cewa, shi ne shugaban jam’iyyar ADC wta.
An ga Hotunan na yawo a kafafen sada zumunta inda wani gida ke ci da wta wanda wasu ke cewa gidan Nafiu Bala Gombe dinne a jihar Gombe
Saidai hukumar ‘yansandan jihar ta bakin me magana da yawunta, DSP Buhari Abdullahi ta bayyana cewa rahoton ba gaskiya bane.