
Shugaban Hukumar zabe me zaman kanta, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa ba lallai a samu zaben gaskiya ba.
Ya bayyana cewa dalili kuwa shine saboda matsalolin tsaron da suka mamaye Najeriya.
Ya bayyana hakane ranar Laraba a ziyarar da ya kaiwa shugaban ‘yansandan Najeriya, IGP Tunji Disu
Jihohi daban-daban ne a Najeriya ke fama da matsalolin tsaro wanda suka ki ci suka ki cinyewa