
Dan Attajirin kasar Yarbawa, Raheem Okoye wanda dane a wajan hamshakin Attajirin Yarbawan me suna Rasaq Okoye ya dauki hankula saboda irin sujadar da yake yi.
An ganshi dai yana kai kansa kasa amma baya saka goshin nasa a kasa.
Da yawa dai sun bayyana cewa wannan alamace ta cewa dama can baya sallar ko kuma bai san yadda ake sallar ba.