
Tauraron fina-finan Hausa, Isa A. Isa ya bayyana a wani Bidiyo da yake addu’a a gaban ka’aba.
An jishi yana Addu’ar Allah ya saka masa akan wadanda ke maza qazafin cewa yana Liwadi.
A baya dai, Sadiya Haruna ta zargi tsohon mijin nata da cewa dan Luwadi ne.