
Wadannan Janarorin soja ne da suka rigamu gidan gaskiya a fagen daga a zamanin Mulkin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Ga sunayensu kamar haka:
Frame 1: Brigadier General Oseni Omoh Braima
Frame 2: Major-General Hassan Ahmed
Frame 3: Major General Rabe Abubakar
Frame 4: Brigadier General M. UBA