
Wannan wata matashiyace data bayar da labarin yanda ta biyawa wani Bukatarsa bayan sun yi tsada amma yaki bata hakkinta.
Saidai tace wani ya biyata cikon Kudin shiyasa ta kyale wancan da suka yi lalatar.
Da yawa dai sun bayyana mamakin jin hakan da kuma rashin kunyar me maganar.