Friday, June 26
Shadow

Kiran da Atiku yayi cewa a saki mahaifiyata lokacin da aka sace ta cutar dani yayi>>inji Rarara

Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa, Kiran da Atiku Abubakar ya yi a lokacin da aka sace mahaifiyarsa cewa a saketa cutar dashi yayi.

Yace suna daf da karbota sai Atiku ya wallafa a kafar sada zumunta cewa a saki mahaifiyarsa.

Yace Atiku na fadin hakan sai wasu mutanen dajin suka je suka fanshi mahaifiyar tasa a hannun wadanda ke rike da ita.

Yace hakan yasa aka kara daukar lokaci me tsawo kamin kubutar da mahaifiyar tasa.

https://vt.tiktok.com/ZSQsF42NY
Karanta Wannan  Tonon silili: An gano cewa Dala Biliyan $3 aka rabawa Sanatoci suka amince da dakatar da gwamnan jihar Rivers, inda wasu sanatocin suka samu dala dubu 10 wasu suka samu dala dubu 5

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *