
Malamin da yacewa Momi Gombe ta gina masallacinta da kudin Fasikanci ya fito ya sake bayani.
Malam yace sharri ake masa, bai cewa Momi Gombe Mazinachiya ba.
Yace fasika yace mata kuma yana nan akan bakansa, duk inda za’a kaishi a kaishi.
Malamin yace Fasikanci yana nufin me sabon Allah.