Thursday, February 5
Shadow

Idan Aka raba Najeriya kasar Bìàfrà zan koma da zama inji wannan dan Arewar

Wani mutum daga Arewa ya bayyana cewa yana goyon bayan a baiwa inyamurai kasarsu ta Biafra.

Yace idan aka raba kasar, zai bi inyamurai ne shima ya zama dan Biafra.

Karanta Wannan  Matatar man Dangote ta kori duka ma'ikatanta na Najeriya bayan da suka shiga kungiyar kwadago ta PENGASSAN

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *