Wednesday, April 8
Shadow

Idan Aka raba Najeriya kasar Bìàfrà zan koma da zama inji wannan dan Arewar

Wani mutum daga Arewa ya bayyana cewa yana goyon bayan a baiwa inyamurai kasarsu ta Biafra.

Yace idan aka raba kasar, zai bi inyamurai ne shima ya zama dan Biafra.

Karanta Wannan  Ji yanda Ɗaurarre a gidan yari ya lashe zaɓen cike-gurbi na majalisa a jihar Enugu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *