Saturday, September 5
Shadow

A karshe dai an kai matar nan data kai karar rana cewa zafinta yayi yawa ofishin ‘yansanda gidan mahaukata

A baya hutudole ya kawo muku rahoton wata mata data je ofishin ‘yansanda na Panti dake jihar Legaa tace ta kai karar ranane saboda zafin ranar yayi yawa.

Gwamnatin jihar Legas tace ta samu rahoto akan matar inda ta je ofishin ‘Yansandan ta kama matar.

Rahoton yace an kaita gidan mahaukata dan a samu a mata magani ta dawo daidai.

Karanta Wannan  A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama'a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *