Friday, December 12
Shadow

Ali Nuhu ya taya musulmai barka da shiga watan Maulidi

Tauraron Fina-finan Hausa, Ali Nuhu ya taya musulmai murnar shiga watan Maulidi.

Ali Nuhu wanda shine shugaban hukumar kula da Fina-finan Najeriya, ya wallafa hakanne a shafinsa na Instagram.

Karanta Wannan  Su Atiku, Peter, Obi da Amaechi na jam'iyyar ADC sun sakawa takardar Alkawari hannu cewa duk wanda yayi nasarar lashe zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar zasu mara mai baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *