Friday, July 17
Shadow

Allah ya kawo mu zamanin Wawaye da Jahilai kowa sai fadin abinda yaga dama akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yake>>Inji Sheikh Umar Sani Fage

Malamin Addinin Islama, Sheikh Umar Sani Fagge ya yi raddi sosai akan masu yin kalamai da basu dace ba akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam).

Malam yace idan aka samu mutum da laifi zai iya kaiwa a dauki hukuncin khisa akansa.

Karanta Wannan  Lokacin da zan sauka daga Mulki, An so in dauko Nasiru El-Rufai a matsayin magajina, amma nace ban yadda ba sai ya Kara hankali tukuna>>Tsohon Shugaban kasa, Olusegun Obasanjo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *