Saturday, April 26
Shadow

An samu fargabar dasa Bàm a Jos, Jihar Filato

Hukumar ‘yansanda a Birnin Jos na jihar Filato ta tabbatar da fargabar dasa bam a birnin.

Saidai ta musanta wannan jita-jita.

Kakakin ‘yansandan jihar, DSP Alfred Alabo ya tabbatarwa manema labarai cewa maganar dasa bam din ba gaskiya bane.

Yace ranar Talata ne aka fara yada jitajitar kuma jami’an su da suka kware wajan kula da bam sun isa wajan inda suka tabbatar da babu bam a inda ake rade-radin.

Karanta Wannan  Ba abinda ya tara mu anan kenan ba amma Mun ji naki bayanin, ki dakata mu ji daga bakin wanda kike zargi, watau Sanata Godswill Akpabio kamin mu yanke hukunci>>Majalisar Dinkin Duniya ta gayawa Sanata Natasha Akpoti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *