
Atiku Abubakar ya aikawa da shugaban kasar Amurka, Donald Trump da Tsegumin cewa ana zargin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da safarar Qaya.
Atiku ya aika da sakonne ta bakin lauyoyinsa da suke shige masa gaba.
Atiku ya kuma nemi A wanke sunansa ga kasar Amurka game da yanda sunansa ya baci a kasar.
Atiku Abubakar dai shine dan takarar jam’iyyar ADC na zaben shekarar 2027.