Monday, January 19
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyo: Dan Fulani na Shan Yabo saboda jinjinawa shugaba Tinubu yayi kan zabo Janar Christopher Musa ya bashi ministan Tsaro

Kalli Bidiyo: Dan Fulani na Shan Yabo saboda jinjinawa shugaba Tinubu yayi kan zabo Janar Christopher Musa ya bashi ministan Tsaro

Duk Labarai
Dan filani daga jihar Zamfara yana ta shan yabo bayan da ya bayyana farin ciki da jinjina ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya dauko janar Christopher Musa ya bashi mukamin Ministan tsaro. An fulanin yace da Muhammad Badaru ya ajiye mukamin ministan tsaro yayi tunanin an ya za'a samu kamarshi kuwa? Yace amma da ya ga an dauko Janar Christopher Musa kuma sai ya ji dadi dan yasan ya cancanta. https://www.tiktok.com/@isiyaku.majo1/video/7579294139284507922?_t=ZS-91wWUs9lsp7&_r=1
Kalli Bidiyon: Idan kana da dan uwa a aikin soja ka sakashi a Addu’a, abinda muke fuskanta yayi Mùnìy, ko bacci bamu iyayi da dare saboda Fàrgàbà>>Wannan Sojan ya koka

Kalli Bidiyon: Idan kana da dan uwa a aikin soja ka sakashi a Addu’a, abinda muke fuskanta yayi Mùnìy, ko bacci bamu iyayi da dare saboda Fàrgàbà>>Wannan Sojan ya koka

Duk Labarai
Sojan Najeriya ya koka da cewa, kalubalen da suke fuskanta a yanzu yafi na ko yaushe, yace basa iya bacci da dare saboda fargaba. Ya bayyana cewa yana kira ga 'yan Najeriya, duk wanda yasan yana da dan uwa a aikin Soja ya rika masa addu'a dan lamarin da suke fuskanta ya Kazanta. https://www.tiktok.com/@officialhumblesoldier/video/7579186943087512852?_t=ZS-91wVOkcBodF&_r=1
Kalli Bidiyon: Matashi ya zargi Sanata Ned Nwoko da biyansu kudi su Shyèkyè matarsa da suka rabu

Kalli Bidiyon: Matashi ya zargi Sanata Ned Nwoko da biyansu kudi su Shyèkyè matarsa da suka rabu

Duk Labarai
Matashi ya zargi sanata Ned Nwoko da biyansu kudi su Kàshè tsohuwar matarsa, Regina Daniels. Matashin yayi zargin cewa, Sanata Ned Nwoko ya biyasu Naira Miliyan 5 dan su Kàshè matar tasa. Saidai yace shi ya kasa aikata hakan shine ya fito Duniya yake tonawa sanatan Asiri. https://twitter.com/9jahouseofgist/status/1996467614034604412?t=Mn5fVYc8URtnKnApNPbcdA&s=19
Trump ya saka mu gaba >>Akpabio ya koka a lokacin tantance Janar Christopher Musa

Trump ya saka mu gaba >>Akpabio ya koka a lokacin tantance Janar Christopher Musa

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya koka da cewa, Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya matsa musu. Ya bayyana hakane yayin tantance Janar Christopher Musa a matsayin sabon Ministan tsaron Najeriya. Ya fadi cewa ya kamata a tambayi Janar Christopher Musa wane irin martani zai baiwa Shugaban Amurkar. Akpabio ya bayyana hakane yayin da aka bukaci cewa a kyale janar Christopher Musa ya wuce ba tare da an masa tambayoyi ba.
Kalli Bidiyon: Namiji Bashi da Amfani, bana bukatar Namiji a Rayuwata>>Inji Wanna Matashiyar

Kalli Bidiyon: Namiji Bashi da Amfani, bana bukatar Namiji a Rayuwata>>Inji Wanna Matashiyar

Duk Labarai
Wata Matashiya ta jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta bayan da ta bayyana cewa, Namiji bashi da Amfani sannan bata bukatar Namiji a rayuwarta. Tace yawanci maza ana bukatarsu ne saboda kudi ko kuma dan dan jima'i tace amma yanzu mata ma na neman kudi. A baya dai ta sha suka saboda yawan nuna rashin yadda da ayyukan Addini. https://twitter.com/dammiedammie35/status/1996145743820660859?t=be6z8iWNZ8-i-DOMSE3LyQ&s=19
Kalli Bidiyon: Nurse me aiki a dakin karbar Haihuwa ta roki matan Arewa cewa dan Allah idan suna da ciki su rika aske gashin gàbànsu kamin lokacin haihuwa yayi

Kalli Bidiyon: Nurse me aiki a dakin karbar Haihuwa ta roki matan Arewa cewa dan Allah idan suna da ciki su rika aske gashin gàbànsu kamin lokacin haihuwa yayi

Duk Labarai
Wata ma'aikaciyar Lafiya, Nurse ta roki mata masu ciki a Arewa da cewa dan Allah su rika aske gashin gabansu kamin lokacin haihuwarsu yazo. tace wata abokiyar aikinta an kawo me bari tace gabanta duk gashi ba kyan gani sai ita ta aske mata. Tace dan Allah matan Arewa su rika Aske gashin gabansu. https://www.tiktok.com/@talkto_aysha/video/7579586621725609272?_t=ZS-91w3g9NE8rw&_r=1
Kalli Bidiyon katafaren masallacin da Dauda Kahutu Rarara ya gina a mahaifarsa dake Kahutu

Kalli Bidiyon katafaren masallacin da Dauda Kahutu Rarara ya gina a mahaifarsa dake Kahutu

Duk Labarai
Wannan masallacine da Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya gina a mahaifarsa dake Kahutu jihar Katsina. Rahotanni sun ce an kammala ginin Masallacin kuma ranar Juma'a me zuwa za'a budeshi. Rahotanni sun ce mahaifiyar Rarara dince ta sashi ya bude wannan masallacin. https://www.tiktok.com/@z.dollers/video/7579756568288300296?_t=ZS-91w2eh9QeOn&_r=1