Thursday, March 26
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Shin wanene gwamnati ta amincewa yayi hawan Sallah tsakanin Muhammad Sanusi da Aminu Ado Bayero?

Shin wanene gwamnati ta amincewa yayi hawan Sallah tsakanin Muhammad Sanusi da Aminu Ado Bayero?

Duk Labarai
Gwamnatin Kano za ta faɗi matsayarta kan hawan Sallah a yau Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa za ta sanar da matsayarta kan hawan Sallah a jihar. Mai magana da yawun Gwamnan jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ne ya bayyana hakan a wani bayani da ya wallafa a shafinsa na Facebook. "Gwamnatin Kano za ta fadi matsayar ta kan hawan sallah nan da yan awannan kadan ta bakin Kwamashinan Yada Labarai. "A jira cikin lumana…" Bayanin nasa na zuwa ne a yayin da ake takaddama kan wanda zai jagoranci hawan Sallah tsakanin Sarkin Kano Muhammad Sanusi II da Sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero.
Kalli Bidiyon: Tunda Maza sun kasa, Idan akwai wadda zata iya, ta min dinkin sallah kawai mu yi soyayya>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyon: Tunda Maza sun kasa, Idan akwai wadda zata iya, ta min dinkin sallah kawai mu yi soyayya>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wannan matashiya ta bayyana cewa, tunda maza sun kasa, soyayya da ita, tana neman mace 'yar uwarta wadda zata mata dinkin Sallah. Tace kawai a mata dinki ita kuma zata yadda su yi soyayya dama kowacece. https://www.tiktok.com/@autamumunata/video/7618335781186243860?_r=1&_t=ZS-94n2ri3Knb7&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon: Sabuwar motar da Soja Boy ya siya ta Naira Miliyan 90 yace zai yi hawan Sallah da ita

Kalli Bidiyon: Sabuwar motar da Soja Boy ya siya ta Naira Miliyan 90 yace zai yi hawan Sallah da ita

Duk Labarai
Tauraron mawakin Arewa, Soja Boy kenan a wannan Bidiyon inda ya bayyana cewa ya siyo motar GWM Tank 300 wadda ae yi a China. Binciken da hutudole yayi ya gano cewa, farashin motar yana tsakanin Naira Miliyan 60 zuwa 90. Soja boy yace yawa kansa kyautar wannan motar ne dan yin bikin Sallah. https://www.tiktok.com/@officialsojaboyy/video/7618291578423135509?_r=1&_t=ZS-94mzbazqcrp&sp_source=7537614245375297080
Limami a jihar Kebbi yace dansanda ya hanasu shiga masallacinsu su yi Sallar Magariba inda yace musu Haramun ne

Limami a jihar Kebbi yace dansanda ya hanasu shiga masallacinsu su yi Sallar Magariba inda yace musu Haramun ne

Duk Labarai
Wani Limami daga jihar Kebbi ya zargi wani Dansanda da hanasu shiga masallacinsu su yi sallar Magari ba inda yace musu yin hakan haramun ne. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo inda aa ganshi cikin fushi. Yace ba'a taba yin gwamnatin data hanasu Sallah ba sai wannan Gwamnatin inda yayi Addu'ar Allah ya rusata. https://www.tiktok.com/@fav_umar1/video/7618019503271890196?_r=1&_t=ZS-94mwdRtBdb7&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon: Yanda aka kama wani dan Najeriya da muka je dashi aikin Umrah yana aikata abinda bai dace ba da wata mata>>Inji Khalifa

Kalli Bidiyon: Yanda aka kama wani dan Najeriya da muka je dashi aikin Umrah yana aikata abinda bai dace ba da wata mata>>Inji Khalifa

Duk Labarai
Khalifa ya bayar da labarin yanda wani da ya je aikin Umrah dan Najeriya a kasar Saudiyya cikin watan Azumin Ramadana aa kamashi yana aikata Alfasha da wata mata. Yace matar irin masu biyo mutanene suna sayar musu da abu, shine aka barshi da ita a daki, kawai sai dawowa aka yi aka gansu Turmi da Tabarya. Yace abin akwai takaici. https://www.tiktok.com/@halifan.fada.media1/video/7618000485932469524?_r=1&_t=ZS-94mui7b1c8X&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon: ‘Yan Najeriya nata Allah wadai bayan da suka ga kusan duka Gwamnoni da ma’aikatan fadar shugaban kasa sun raka Shugaba Tinubu kasar Ingila

Kalli Bidiyon: ‘Yan Najeriya nata Allah wadai bayan da suka ga kusan duka Gwamnoni da ma’aikatan fadar shugaban kasa sun raka Shugaba Tinubu kasar Ingila

Duk Labarai
Bidiyon ziyarar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar Ingila ya jawo cece-kuce sosai bayan da aka ga kusan duka ma'aikatan fadar sa sun rakashi zuwa Ingilar. Hakanan an ga kusan duka Gwamnonin Najeriya suma sun rakashi zuwa Ingilar. Da yawa na fadar cewa wannan abu bai dace ba musamman lura da cewa, ana fama da matsalar tsaro a Najeriya da sauran matsaloli. https://twitter.com/i/status/2033983136883782087