Saturday, February 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Gwamnatin tarayya zata gina Titin jirgin kasa na cikin gari a Kano irin wanda ake gani a kasashen Turawa

Gwamnatin tarayya zata gina Titin jirgin kasa na cikin gari a Kano irin wanda ake gani a kasashen Turawa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya zata gina titin jirgin kasa na cikin gari da zai rika jigilar mutane a jihar Kano. Hakan ya fitone daga bakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf. Yace Gwamnatin zata kashe Naira Tiriliyan 1 wajan gina wannan titin jirgin. Ya bayyana cewa wannan na daga dalilan da suka sa ya koma jam'iyyar APC dan hada kai da Gwamnatin tarayya wajan kawowa jihar Kano ci gaba.
Da Ganduje ya cireshi wani gari ya kaishi, amma mu ba zami yi haka ba, ina rokon A kaishi Koda Wudil ne>>Inji Sarkin Dawaki

Da Ganduje ya cireshi wani gari ya kaishi, amma mu ba zami yi haka ba, ina rokon A kaishi Koda Wudil ne>>Inji Sarkin Dawaki

Duk Labarai
A yayin da ake rade-radin cewa, Gwamnatin Kano zata sauke Sarki Muhammad Sanusi II, Wani Bidiyon Sarkin Dawaki ya bayyana. Inda aka ji yana cewa, Ganduje da ya saukeshi, wani gari ya kaishi, amma su ba zasu yi haka ba, yace suna rokon ko Wudil ne a kaishi. Ya bayyana cewa kaninsa ne. https://twitter.com/i/status/2016814073669640324
Shin da gaske Gwamnatin Kano tace zata sauke Sarki Sanusi?

Shin da gaske Gwamnatin Kano tace zata sauke Sarki Sanusi?

Duk Labarai
Rahotanni sun karade kafafen sada zumunta cewa wai Gwamnatin Kano tace zata sauke me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II. Wasu kuma na cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya fara shirin sauke sarkin bayan komawarsa jam'iyyar APC. Saidai duka wannan babu sahihancin labarin ko daya. Abinda muka sani shine, Kwaishinan yada labarai, Ibrahim Waiya ya bayyana cewa, Gwamnatin na shirin kawo karshen rikicin masarautar ta Kano. ya bayyana cewa, za'a dauki matakin sulhu da kuma tattaunawa da masu ruwa da tsaki a lamarin dan ganin an kawo karshen rikita-rikitar masarautar ta Kano.
An baiwa mataimakin Gwamnan Kano umarnin sauka daga mukaminsa

An baiwa mataimakin Gwamnan Kano umarnin sauka daga mukaminsa

Duk Labarai
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya ya baiwa mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdulsalam Gwarzo Umarnin sauka daga mukaminsa. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace Gwamna da mataimakinsa na tafiya a tikiti daya ne dan haka mataimakin Gwamnan idan ba zai iya bin Abba ba, abu mafi kyawu da zaiyi shine ya sauka daga mukaminsa. Ya kara da cewa tunda dai yaga ba zai iyawa jagoransa biyayya ba kawai ya sauka daga mukamin.
Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda Mahaifi ya fito ya bayar da hakuri kan Bidiyon da bai dace ba da diyarsa ta wallafa a shafinta

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda Mahaifi ya fito ya bayar da hakuri kan Bidiyon da bai dace ba da diyarsa ta wallafa a shafinta

Duk Labarai
Wannan Wani Mahaifi ne da ya fito ya baiwa Duniya Hakuri kan Bidiyon da diyarsa ta wallafa wanda ya nuna tsiraicinta. Ya bayyana cewa, sun mata fada sannan ta musu alkawarin ba zata sakw aikata hakan ba. Yace yana baiwa masu bibiyarta Hakuri. https://www.tiktok.com/@bilkis_muktar/video/7600063502614564117?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7600063502614564117&source=h5_m&timestamp=1769681441&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=547fa81c-79a3-...
Wani Dan Jarida yace Babu kwarewa a yanda ma’aikaciyar BBCHausa, Madina Maishanu ta yi hira da Kwankwaso

Wani Dan Jarida yace Babu kwarewa a yanda ma’aikaciyar BBCHausa, Madina Maishanu ta yi hira da Kwankwaso

Duk Labarai
Wani Dan Jarida ya bayyana cewa, Babu Kwarewa game da yanda Madina Maishanu, ma'aikaciyar BBCHausa ta yi hira da jagoran Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso. Ya bayyana cewa, akwai 'yan jarida da yawa na Duniya wanda suka yi hira da manyan mutane kuma sun rika dariya suna tattaunawa irin yanda ya kamata amma hakan bai sa sun sabawa dokar aikinsu ba. https://twitter.com/i/status/2016564987553104217