Wannan wata Soja ce data fadi a wajan Fareti wadda lamarin ya dauki hankula a kafafen sada zumunta.
Wasu sun ta tambayar dalilin dake kawo hakan
https://twitter.com/OzorNdiOzor/status/1994691210834055221?t=uqhQjRcTOs_6wl5I7EhoKA&s=19
Tauraron matashin mawakin Arewa, Bilal Villah na shan suka sosai bayan da ya nuna Bidiyon tsiraicin da ake zargin na tsohuwar Budurwarsa Amanine.
Bilal Villa ya nuna Bidiyon tsiraicin a wani Live da yayi akan Tiktok inda yake martani kan Bidiyon.
Saidai da yawa na cewa bai kamata yayi hakan ba dan kuwa idan akwai wanda zai rufawa tsohuwar Budurwar tasa asiri to shine.
Saidai a martaninsa kan cewa shine silar lalacewar rayuwarta, Bilal Villa yace shima a Media ya hadu da Amani.
https://www.tiktok.com/@magajinmalam1/video/7577873818492865812?_t=ZS-91oCd1VPSmf&_r=1
https://www.tiktok.com/@hajhafsatsaleemfanpage1/video/7577403027594824981?_t=ZS-91oF1WTKPiK&_r=1
https://www.tiktok.com/@mekyau77/video/7578092920440507655?_t=ZS-91oFAq2mbtB&_r=1
https:/...
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aike da sunayen jakadu 32 zuwa majalisar tarayya dan ta tantancesu.
Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan.
Ga sunayen wasu daga cikin Jakadun kamar haka:
Reno Omokri, former presidential aideMahmoud Yakubu, former chairman of the Independent National Electoral Commission (INEC)Angela Adebayo, former Ekiti first ladyIfeanyi Ugwuanyi, former Enugu governorFemi Pedro, a former deputy governor of Lagos StateFemi Fani-Kayode, former aviation ministerFatima Florence Ajimobi, former Oyo first ladyGrace Bent, former senatorVictor Okezie Ikpeazu, former governor of Abia,Jimoh Ibrahim, senator from Ondo.
Abimbola Samuel Reuben(Ondo), Yvonne Ehinosen Odumah(Edo), Hamza Mohammed Salau(Niger), Ambassador Shehu Barde(Katsina),...
Wani dan Darika ya dauki hankula bayan da ya bayyana cewa, da Har yanzu ana Annabta da Sheikh Dahiru Usman Bauchi a Annabi zai zo.
Bidiyon mutuminnya yadu sosai a kafafen sada zumunta inda ake tauhawara akai.
https://www.tiktok.com/@aliyu.muhammad845/video/7578097424078589240?_t=ZS-91o9TJouVJh&_r=1
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa masu cewa wai Maula takewa Ahmed Musa dan tace ya bata kyautar naira Miliyan 10 hakan bai dame ta ba.
Tace tana sake nanata rokonta gareshi.
Sannan tace Ta samu labarin daya daga cikin matan Ahmed Musa din ta ga post dinta kuma ta yi dariya tace Allah ya cidata.
A dazu Hutudole ya kawo muku Rahoton cewa, Mansurah Isah ta nemi Ahmed Musa ya bata kyautar Naira Miliyan 10.
Wani Dansandan Najeriya ya dauki hankula bayan da aka ganshi rike da Zarmalulun me laifi kuma ana ta rokonshi ya sakeshi yaki saki.
Lamarin ya farune a cikin motar haya wanda ya baiwa mutane mamaki.
https://twitter.com/SaharaReporters/status/1994685050034819110?t=BslQbxYxttEAH7qzqNEV5g&s=19
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, tun kamin su yi aure ya sanar da matarsa cewa harkarsa yawanci harkar matace kuma tace ta amince.
Yace amma abin takaici shine yanda a yanzu ta dawo tana zaginsa, yace kuma tana ma yi a bainar jama'a.
Yace dan haka ana ta kiransa akan ya mayar da ita amma gaskiya shi ba zai iya sake zama da ita ba, yace yana mata fatan Alheri.
Yace kuma ba zata taba samun miji kamarshi ba saidai idan balarabe ko Bature zata aura.
https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7577904598686485778?_t=ZS-91nvitC4RUH&_r=1
Wani daga cikin Tshàgyèràn Dhàjì ya aiko da sakon ta'aziyyar rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Sannan yayi tofin Allah tsyne ga masu kalaman da basu dace ba akan marigayin.
https://www.tiktok.com/@bargu.musa/video/7577806515445206279?_t=ZS-91nuBKMoegq&_r=1
Wannan Bidiyon wata yarinya ce data fada Rijiya inda aka ga wasu na mata Bidiyon suna mata dariya.
Tace an aiketa ne kamin wannan hadari ya faru.
https://www.tiktok.com/@el.sadeek.no.time/video/7577739514970475797?_t=ZS-91nqARl8FX6&_r=1
Da yawa dai sun yi Allah wadai da masu mata Bidiyon musamman yanda suke dariya.
Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa a matsayin El-Rufai wanda ya taba yin gwamnan jihar Kadua, kuma ya kai shekaru 65, kamata yayi ya koma gida yana nema gafarar Allah.
Yace tsinuwar da El-Rufai yake yawan yiwa mutane ce ta koma masa gida.
Yace Dama idan ka yi tsinuwa idan bata hau kan wanda ka tsinemawa ba, to zata dawo kanka ne ko kan 'ya'yanka.
https://twitter.com/AbbaM_Abiyos/status/1994646972071072069?t=0ymXj8-_r4vgiKSiSQ4USA&s=19