Saturday, December 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Bidiyon Hajiya Shafa Wali nawa Hamisu Breaker likin manyan bandir din kudi ya dauki hankula

Bidiyon Hajiya Shafa Wali nawa Hamisu Breaker likin manyan bandir din kudi ya dauki hankula

Duk Labarai
Bidiyon Hajiya shafa Wali na likawa Hamisu Breaker Bandir din manyan kudi ya dauki hankula a kafafen sadarwa inda da yawa ke tsinewa Talauci. An ha Hamidu Breaker na wakar Shafa Wali inda ita kuma ke lika masa manyan kudade. https://www.tiktok.com/@yusuf_g.ado/video/7582750167900638484?_t=ZS-92ACsXXKJnM&_r=1 https://www.tiktok.com/@shot_by_deeno/video/7582718861993151755?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7582718861993151755&source=h5_m&timestamp=1765554399&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=a...
Kalli Bidiyon: Matashi daga karamar hukumar Tarauni Kano, Yawa manyan karamar hukumar tasu Zhàgìn kare dangi saboda sun ki taimakonsu kan neman aikin tsaro da suke

Kalli Bidiyon: Matashi daga karamar hukumar Tarauni Kano, Yawa manyan karamar hukumar tasu Zhàgìn kare dangi saboda sun ki taimakonsu kan neman aikin tsaro da suke

Duk Labarai
Wani matashi daga karamar hukumar Tarauni jihar Kano ya dauki hankula saboda zagin da yawa manyan mutanen karamar hukumar su saboda basu taimakesu ba kan neman aikin jami'an tsaron da suke. Zagin da matashin yayi ya dauki hankula. https://www.tiktok.com/@always.on.duty/video/7582600102951324945?_t=ZS-92A7rAwGYFt&_r=1
Kasar Indonesia ta kama baturiyarnan ‘yar kasar Ingila da ta aikata Alfasha da maza dubu daya a cikin awanni 12 zata koreta daga kasarta

Kasar Indonesia ta kama baturiyarnan ‘yar kasar Ingila da ta aikata Alfasha da maza dubu daya a cikin awanni 12 zata koreta daga kasarta

Duk Labarai
Kasar Indonesia ta kama Fitsararriyar baturiyarnan, Tia Billinger me shekaru 26 da ta taba yin lalata da maza dubu daya a cikin awanni 12 saboda zargin yin fina-finan badala. An kama ta ne a garin Bali inda turawa da yawa ke zuwa yawon shakatawa bayan data karya dokar tuki. Billinger na cikin mutane 30 da aka kama za'a koresu daga kasar ta Indonesia. Sannan kuma kasar na tunanin hanata kara zuwa har Abada.
Matatar man fetur ta Dangote ta rage farashin ma fetur daga 828 zuwa 699 kan kowace Lita

Matatar man fetur ta Dangote ta rage farashin ma fetur daga 828 zuwa 699 kan kowace Lita

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Matatar man fetur ta Dangote ta rage farashin man fetur dinta daga 828 zuwa 699 watau an samu ragin har Naira 129 akan kowace lita kenan. Rahotanni daga Petroleumprice.ng sun ce a ranar Juma'a ne matatar ta Dangote ta yi wannan ragin farashin. Wani ma'aikacin matatar wanda baya so a fadi sunansa ya tabbatar da hakan ga jaridar Punchng.
Kotun Ƙolin Najeriya ta soke Afuwar da shugaba Tinubu yawa Maryam Sanda

Kotun Ƙolin Najeriya ta soke Afuwar da shugaba Tinubu yawa Maryam Sanda

Duk Labarai
Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda bisa samunta da laifin kashe mijinta Bilyaminun Bello. Alƙalan kotun guda huɗu a cikin biyar ne suka tabbatar hukuncin, inda ake yanke mata hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan watsi da ɗaukaka ƙararta, kamar yadda mai shari'a Moore Adumein ne ya sanar da hukuncin a madadin sauran alƙalan. Kotun ta ce Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya yi rangwame ga Maryam alhalin ana ci gaba da sauraron shari'arta a gaban kotun ɗaukaka ƙara, kamar yadda tashar Channles ta ruwaito. A ranar 27 ga watan Janairun 2020 ne kotu a Abuja ta yanke mata hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunta da laifin da kashe mijinta Bilyaminu Bello a gidansu na Abuja shekarar 2017.
Da Duminsa: Kotu ta tasa keyar tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige zuwa gidan yarin Kuje

Da Duminsa: Kotu ta tasa keyar tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige zuwa gidan yarin Kuje

Duk Labarai
Rahotanni daga Abuja na cewa kotu ta tasa keyar tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige zuwa gidan yarin kuje saboda zargin bayar da kwangiloli da suka kai na Naira N2,261,722,535.84 ba bisa ka'ida ba. An zargeshi da aikata laifuka 8 amma duk ya ki amsa laifinsa. Kotun tace a ajiyeshi a gidan yarin kuje kamin nan da ranar 14 ga watan Disamba sanda za'a a saurari bukatar neman belinsa.
Kalli Bidiyon: An Ganta Tsyràrà wani na Aikata Alfàshà da ita a daji

Kalli Bidiyon: An Ganta Tsyràrà wani na Aikata Alfàshà da ita a daji

Duk Labarai
Wannan wata matashiya ce da aka gani tsirara a daji wani wanda aka bayyana da cewa mahaukacine yana aikata alfasha da ita. Ita kuma bata san inda kanta yake ba, an tambayeta bata san sunanta ba kuma bata san garinsu ba. An dai yi zargin cewa, an yi tsafi da itane. An samo mata kaya ta sa sannan an roki mutane su watsa ko za'a gano 'yan uwanta. https://twitter.com/General_Somto/status/1999405508269064347?t=D-inF9FR4XsifFjzQoLgTQ&s=19
Da Duminsa: Kungiyar Kwadago NLC zata yi zàngà-zàngà ranar 17 ga watan Disamba sabosa matsalar tsaro

Da Duminsa: Kungiyar Kwadago NLC zata yi zàngà-zàngà ranar 17 ga watan Disamba sabosa matsalar tsaro

Duk Labarai
Kungiyar Kwadago ta NLC ta bayyana shirinta na yin zanga-zanga ranar 17 ga watan Disamba saboda matasalar tsaro. kungiyar ta bayyana hakane a wata sanarwa data fitar ranar 10 ga watan Disamba bayan wani taro data yi. Ta yi magana musamman akan satar daliban makaranta na jihar Kebbi. Ta yi kiran Gwamnati ta dauki matakin kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya.