Saturday, April 26
Shadow

Author: Auwal Abubakar

Ƴan wasan Barca da Real da za su kara a wasan ƙarshe na Copa del Rey

Ƴan wasan Barca da Real da za su kara a wasan ƙarshe na Copa del Rey

Duk Labarai
A ranar Asabar ne manyan ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa na Sifaniya, Real Madrid da Barcelona za su ɓarje gumi a wasan ƙarshe na gasar Copa del Rey. Wasan wanda ake yi wa laƙabi da el-classico - na ɗaya daga cikin wasannin da suka fi jan hankalin masoya ƙwallon ƙafa a faɗin duniya. Ƙungiyoyin sun kawo wannan matakin ne bayan da Real ta doke Real Sociedad da ci 5-4 a wasa gida da waje. Ita ma Barcelona ta kawo matakin ne bayan fitar da Atletico Madrid da ci 5-4 gida da waje. Barcelona ce ƙungiyar da ta fi ɗaukar kofin na Copa del Rey a tarihi, bayan da ta ɗauki kofin har sau 31, yayin Real Madrid ta ɗauki kofin sau 20. A yanzu haka Barcelona ce ta ɗaya a kan teburin La Liga da maki 76, yayin Real Madrid ke matsayi na biyu da maki 72, inda ya rage wasa biyar a ƙarƙare gasar ta bana. ...
Akpabio zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa jana’izar Fafaroma Francis

Akpabio zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa jana’izar Fafaroma Francis

Duk Labarai
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da wata tawaga ta musamman ƙarƙashin jagorancin shugaban majalisar dattawan ƙasar Godswill Akpabio zuwa birnin Vatican domin halartar jana’izar Fafaroma Francis a ranar Asabar 26 ga watan Afrilu. Wata sanarwa da ta fito daga ofishin mai magana da yawun shugaban ƙasa Bayo Onanuga ta ce tawagar za ta miƙa wata wasiƙa ta musamman da ke ɗauke da sakon jaje daga shugaba Tinubu zuwa ga muƙaddashin shugaban fadar Vatican. Sauran mambobin tawagar sun haɗa da ƙaramar ministar harkokin waje, Ambasada Bianca Odumegwu Ojukwu da Archbishop Lucius Iwejuru Ugorji da Shugaban Majalisar Bishop-bishop ɗin Katolika na Najeriya kuma Babban Bishop na cocin katolika na Sokoto, Archbishop Matthew Hassan Kukah da kuma Archbishop na Abuja, Archbishop Ignatius Ayua ...
Za a sake zaɓar Tinubu a 2027 – Gwamnan Edo

Za a sake zaɓar Tinubu a 2027 – Gwamnan Edo

Duk Labarai
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana ƙwarin gwiwar cewa za a sake zaɓar Shugaba Tinubu a 2027, musamman yanzu da jam'iyar APC ke ƙara samun yawan jihohi a ƙasar. Yayin da yake maraba da takwaransa gwamnan jihar Delta Sheriff Oborevwori, wanda ya koma jam'iyyar APC mai mulki cikin makonnan, Mista Okpebholo ya ce kasancewar a yanzu APC na iko da jihohi uku cikin shida na yankin kudu maso kudancin ƙasar yankin zai samu kulawar gwamnatin tarayya. Cikin wata sanarwa da sakataren yaɗa labaran gwamnan, Fred Itua ya fitar, gwamnan ya ce yana da ƙwarin gwiwar cewa nan ba da jimawa ba gwamnonin jihohin Bayelsa da Rivers da kuma Akwa Ibom za su koma APC, wani abu da ya ce zai ƙara wa yankin tasiri a siyasance. Gwamnan ya bayyana ƙwarin gwiwar cewa jam'iyyar APC za ta lashe yankin k...
Kalli Jadawalin Bidiyo na mata suna ta ci gaba da sauraren wakar Hamisu Breaker ta Amanata duk da Haramcin da Hizbah ta saka, Sunce yanzu suka fara

Kalli Jadawalin Bidiyo na mata suna ta ci gaba da sauraren wakar Hamisu Breaker ta Amanata duk da Haramcin da Hizbah ta saka, Sunce yanzu suka fara

Duk Labarai
A jiyane dai Hukumar Hisbah ta Kano ta saka Haramcin jin wakar Hamisu Breaker ta Amanata saboda a cewarsu tana karfafa yin zina. Saidai duk da wannan haramcin, bai hana mutane ci gaba da sauraren wakar ba, kamar ma an ce a ci gaba da saurarene. https://www.tiktok.com/@mcrony21/video/7496619948584832274?_t=ZM-8vpf7nj8IDP&_r=1 https://www.tiktok.com/@hassanmakeup227/video/7496527907544632594?_t=ZM-8vpf5DVh8wY&_r=1 https://www.tiktok.com/@mila96010/video/7497187431481953542?_t=ZM-8vpf0RTCjeH&_r=1 https://vm.tiktok.com/ZMB7BEEpk https://www.tiktok.com/@official_hannyberry/video/7496627046144134455?_t=ZM-8vpevuQ3F02&_r=1 https://www.tiktok.com/@sadiyaumar57/video/7496971075356478738?_t=ZM-8vpeskpKUgI&_r=1 https://www.tiktok.com/@khairatad...
Kalli Bidiyon Lefen Kece Raini da Rarara yawa A’isha Humaira da mutane ke cewa Almubazzaranci ne

Kalli Bidiyon Lefen Kece Raini da Rarara yawa A’isha Humaira da mutane ke cewa Almubazzaranci ne

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yaune aka daura auren shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara da Sahibarsa, A'isha Humaira a birnin Maiduguri na jihar Borno. Bidiyon lefen da Rarara yawa A'isha Humaira ya bayyana a kafafen sada zumunta inda mutane ke bayyana mabanbanta ra'ayoyi. Wasu sun yaba inda wasu ke cewa An yi Almubazzaranci. Kalli Bidiyon a kasa: https://www.tiktok.com/@arewa_tiktok_com/video/7497204689579117879?_t=ZM-8vpbUvfOJwl&_r=1 https://www.tiktok.com/@arewa_tiktok_com/vi...
Ku Yi Haƙuri An Je Da Niyar Saka Rana Ne Iyaye Suka Ce A Tsaya A Ɗaura Kawai, Cewar Amarya A’isha Humaira

Ku Yi Haƙuri An Je Da Niyar Saka Rana Ne Iyaye Suka Ce A Tsaya A Ɗaura Kawai, Cewar Amarya A’isha Humaira

Duk Labarai
Fitacciyar jaruma a masana’antar Kannywood, kana kuma ta hannun daman shahararren mawaƙi Dauda Kahutu Rarara ta nemi afuwar dukkan wanda ta taɓa yi wa ba daidai ba tare da ba wa abokan sana’arta a Kannywood haƙurin rashin gayyatarsu ɗaurin aurenta. Humaira ta bayyana hakan ne a shafinta na Instagram jim kaɗan bayan ɗaura aurenta da Rarara a wannan rana ta Juma’a a garin Maiduguri, kamar yadda Jaridar Dokin Ƙarfe TV ta ruwaito. "Ina yi wa dukkan ƴan’uwa abokan sana’ata da abokan arziƙi fatan alkhairi. Ku yi haƙurin rashin sanar muku da ɗaurin aure da ba a yi ba, hakan ya faru ne ba tare da mun shirya ba. An je da niyar saka rana kawai iyaye suka ce a tsaya a ɗaura a hutar da mutane. Daga baya za a sa ranar biki. Za mu gayyaci kowa. A yi haƙuri a yi mana fatan alkhairi". A cewarta. ...
Kalli Bidiyon cikin jirgin saman da Tawagar Rarara ta tafi Maiduguri a ciki wajan daurin aurensa

Kalli Bidiyon cikin jirgin saman da Tawagar Rarara ta tafi Maiduguri a ciki wajan daurin aurensa

Duk Labarai
A yau an daura auren Shahararren mawakin siyasa Dauda Kahutu Rarara a garin Maiduguri tare da amaryarsa, A'isha Humaira. Wannan Bidiyon yanda tawagarsa data hada da 'yan siyasa ne yayin da suke cikin jirgin sama akan hanyarsu ta zuwa Maiduguri wajan daurin aure. https://www.tiktok.com/@zinariya.tv0/video/7497210704563391750?_t=ZM-8vpW6iyJSA2&_r=1 Muna fatan Allah ya bada zaman Lafiya.