Kalli Bidiyon: Ministan Abuja, Nyesom Wike na shan suka saboda kin yadda ya sha ruwan sabon fanfon da ya kaddamar a Karu Abuja
Ministan babban Birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike na shan suka saboda kin yadda ya sha ruwan fanfo da ya kaddamar a Karu dake Abuja.
An ga ministan tare da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da sauran mukarraban Gwamnati.
Su uku suka dauki kofi suka debi ruwan fanfon amma yayin da sauran suka sha, Shi Wike yaki yadda yasha.
https://twitter.com/i/status/2069733002020634926








