Friday, June 26
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Ministan Abuja, Nyesom Wike na shan suka saboda kin yadda ya sha ruwan sabon fanfon da ya kaddamar a Karu Abuja

Kalli Bidiyon: Ministan Abuja, Nyesom Wike na shan suka saboda kin yadda ya sha ruwan sabon fanfon da ya kaddamar a Karu Abuja

Duk Labarai
Ministan babban Birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike na shan suka saboda kin yadda ya sha ruwan fanfo da ya kaddamar a Karu dake Abuja. An ga ministan tare da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da sauran mukarraban Gwamnati. Su uku suka dauki kofi suka debi ruwan fanfon amma yayin da sauran suka sha, Shi Wike yaki yadda yasha. https://twitter.com/i/status/2069733002020634926
Kalli Bidiyon: A yau ma, Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya gurfana a gaban kotu

Kalli Bidiyon: A yau ma, Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya gurfana a gaban kotu

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a yau ma ya sake gurfana a gaban kotun tarayya dake da zama a Abuja. An ci gaba da shari'ar sa ne wadda ICPC ta shigar da kara akansa. A yayin da ya isa kofar kotun, Matarsa, Aichatou na tsaye tana jiransa, inda suka kashe suka gaissa. https://twitter.com/i/status/2069704618372661598
Kalli Bidiyon: Kwallon da Uzbekistan ta ci Portugal jiya amma aka soketa ta jawo cece-kuce inda da yawa ke cewa ba’a musu Adalci ba

Kalli Bidiyon: Kwallon da Uzbekistan ta ci Portugal jiya amma aka soketa ta jawo cece-kuce inda da yawa ke cewa ba’a musu Adalci ba

Duk Labarai
A wasan da suka buga jiya tsakanin Portugal da Uzbekistan, Portugal taci 5-0. Saidai Uzbekistan ta saka kwallo daya wadda aka soketa akace Offside ce. Kwallon ta jawo cece-kuce inda ake zargin anwa Uzbekistan rashin adalci. https://twitter.com/i/status/2069474633804394530 https://twitter.com/i/status/2069503530533007621
Kalli Bidiyon: Kamaye ya bayar da labarin shima yanda ya sha da kyar bayan da aka masa sharrin cewa ya sacewa wani Yaro balance dinsa a Unguwar Kurna Asabe dake Kano

Kalli Bidiyon: Kamaye ya bayar da labarin shima yanda ya sha da kyar bayan da aka masa sharrin cewa ya sacewa wani Yaro balance dinsa a Unguwar Kurna Asabe dake Kano

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, kuma me bayar da Umarni, Dan Azumi baba, wanda aka fi sani da Kamaye ya bayar da labarin yanda ya sha da kyar a hannun Fusatattun matasa bayan da aka masa sharrin sacewa wani yaro golaye a Unguwar Kurna dake Kano. Kamaye yace kawai yana tafiya sai ya dafa kafadar wani yaro sun taso daga makaranta, sai yaron ya ja da baya ya fasa ihu wai ya sacw masa balance dinsa. Yace nan aka shiga dashi cikin makarantar akai ta dambarwa. Da kyar aka samu aka fitar dashi. https://www.tiktok.com/@hausavlog/video/7654663254433959189?_r=1&_t=ZS-97TYcoUFulg
Kalli Bidiyon: Yanda kowa ya tsere gida aka daina bude shaguna a garin Maraban Jos kowa na tsoron kar a kamashi ace yana da hannu a abinda akawa Malamar Islamiyya

Kalli Bidiyon: Yanda kowa ya tsere gida aka daina bude shaguna a garin Maraban Jos kowa na tsoron kar a kamashi ace yana da hannu a abinda akawa Malamar Islamiyya

Duk Labarai
Bidiyo ya bayyana yanda mutane a garin Maraban Jos dake Jihar Kaduna suka daina zirga-zirga. An kulle shaguna da guraren hada-hada inda kowa ke tsoron kada a kamashi ace yana da hannu a abinda akawa malamar Islamiyya. Wani dan garin yayi Bidiyo inda yake cewa yanzu menene amfanin wannan abu da suka yi? https://www.tiktok.com/@sadaukee968/video/7654616380301511944?_r=1&_t=ZS-97TW7C6i72y
Kalli Bidiyon Da Duminsa: Kotu tasa a kamo mata Aminu J. Town ruwa a jallo

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Kotu tasa a kamo mata Aminu J. Town ruwa a jallo

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Kotu tasa a kamo mata shahararren da social Media Aminu J. Town ruwa a jallo. Farouk Abuja wanda shine ya kai Aminu J. Town kotu suka buga, yace Aminu J. Town yaki zuwa kotu inda ya aika Lauyoyinsa ya bayar da hujjar cewa bashi da lafiya. Saidai bayan da Lauyoyin suka gabatarwa da me shari'a da wannan korafi, sai lauyan Farouk ya tashi yace bai amince ba. Daga nan ne ne mai shari'a yace shima ya gamsu cewa bai amince da korafin wai Aminu J. Town bashi da lafiya , saboda Lauyoyinsa basu kawo wata hujja ta takardar Asibiti dake tabbatar da cewa bashi da lafiya. https://www.tiktok.com/@faruq_abuja_back_up/video/7654882569003027733?_r=1&_t=ZS-97TUGfLFNez
Kalli Bidiyon: Addu’ar da su Rarara suka ce sun yiwa Najeriya karya suke ba Najeriya sukawa ba>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu

Kalli Bidiyon: Addu’ar da su Rarara suka ce sun yiwa Najeriya karya suke ba Najeriya sukawa ba>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu ta bayyana cewa, Addu'ar da su Rarara suka shirya inda aka sauke Qur'ani dan kawo tsaro a Najeriya. Tace ba dan Najeriya suka yi ba. Ta bayyana cewa sun dai yi ne kawai dan jama'a da suka sakasu a gaba. https://www.tiktok.com/@simply__billy/video/7654718870535687432?_r=1&_t=ZS-97TRHuvTfGa
Kalli Bidiyon: Da gaske Nike zan auri Maryam Nicki Minaj Tsohuwar matar Gfresh>>Hassan Make-Up

Kalli Bidiyon: Da gaske Nike zan auri Maryam Nicki Minaj Tsohuwar matar Gfresh>>Hassan Make-Up

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Hassan Make-Up ya bayyana cewa, da gaske yake zai auri Tsohuwar matar Gfresh watau Maryam Nicki Minaj. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga masu tambayarsa wai soyayyar sa da maryam din gaskiyane ko kuwa wasa suke dan daukar hankalin mutane? Hassan Make-Up yace da gaske yake dan shi baya wasa a harkokinsa. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7654536015625227528?_r=1&_t=ZS-97TJxqvT0qL A wani Bidiyon na daban, Hassan Make-Up yace Shafa Wali ta kirashi inda tace masa da gaske yake zai auri Maryam Nicki Minaj? Sai yace mata Eh. Yace ta gaya masa cewa ta dauki nauyin komai da komai. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7654535910914116871?_r=1&_t=ZS-97TIgmxcwwW